Hi is name auwal Muhammad (auwal azare), i was born in azare town Bauchi state on 4/1/ 1985/ I attended college of education in 2013, i written somes books on issues about marriage's in local dialogue (Hausa), the books such as
hasken ma'aurata
gidan mijina
sarauniyar mata
mazan ko matan
dakin amarya
sirrin Mallaka
matambayi
gidan aure
Daren farko
sirrin mata da miji
budurcina
mace ta gari
etc. I had got so many awards such as best writer 2016 and intellectual researchers on marriage issues 2015.
Assalamu Alaikun, Mallam Auwal Sunanan Abubakar A Gwanki, ha.wikipedia.org/wiki/Abubakar_A_Gwanki Ni kwararre ne a shafin Wikipedia, Nasan ma kaga yan gyare-gyaren da nayi a shafin ka. Saidai kuma ni ban kware ba wajen Blog, wato ni sabon blogger ne. Dan Allah ina bukatar shawarar ka akan yadda zan bunkasa shafin blog dina Musamman ma wajen yadda zan rinka uploading na photos. Ganin yadda ka tsara naka blog din shine ya birge ni.
Assalamu Alaikun, Mallam Auwal Sunanan Abubakar A Gwanki, ha.wikipedia.org/wiki/Abubakar_A_Gwanki Ni kwararre ne a shafin Wikipedia, Nasan ma kaga yan gyare-gyaren da nayi a shafin ka. Saidai kuma ni ban kware ba wajen Blog, wato ni sabon blogger ne. Dan Allah ina bukatar shawarar ka akan yadda zan bunkasa shafin blog dina Musamman ma wajen yadda zan rinka uploading na photos. Ganin yadda ka tsara naka blog din shine ya birge ni.
ReplyDeleteThis comment has been removed by the author.
Delete